Surori

  1. 1
  2. 2
  3. 3
  4. 4
  5. 5
  6. 6
  7. 7
  8. 8
  9. 9
  10. 10
  11. 11
  12. 12
  13. 13
  14. 14
  15. 15
  16. 16
  17. 17
  18. 18
  19. 19
  20. 20
  21. 21
  22. 22
  23. 23
  24. 24
  25. 25
  26. 26
  27. 27
  28. 28
  29. 29
  30. 30
  31. 31
  32. 32
  33. 33
  34. 34
  35. 35
  36. 36
  37. 37
  38. 38
  39. 39
  40. 40
  41. 41
  42. 42
  43. 43
  44. 44
  45. 45
  46. 46
  47. 47
  48. 48
  49. 49
  50. 50
  51. 51
  52. 52
  53. 53
  54. 54
  55. 55
  56. 56
  57. 57
  58. 58
  59. 59
  60. 60
  61. 61
  62. 62
  63. 63
  64. 64
  65. 65
  66. 66
  67. 67
  68. 68
  69. 69
  70. 70
  71. 71
  72. 72
  73. 73
  74. 74
  75. 75
  76. 76
  77. 77
  78. 78
  79. 79
  80. 80
  81. 81
  82. 82
  83. 83
  84. 84
  85. 85
  86. 86
  87. 87
  88. 88
  89. 89
  90. 90
  91. 91
  92. 92
  93. 93
  94. 94
  95. 95
  96. 96
  97. 97
  98. 98
  99. 99
  100. 100
  101. 101
  102. 102
  103. 103
  104. 104
  105. 105
  106. 106
  107. 107
  108. 108
  109. 109
  110. 110
  111. 111
  112. 112
  113. 113
  114. 114
  115. 115
  116. 116
  117. 117
  118. 118
  119. 119
  120. 120
  121. 121
  122. 122
  123. 123
  124. 124
  125. 125
  126. 126
  127. 127
  128. 128
  129. 129
  130. 130
  131. 131
  132. 132
  133. 133
  134. 134
  135. 135
  136. 136
  137. 137
  138. 138
  139. 139
  140. 140
  141. 141
  142. 142
  143. 143
  144. 144
  145. 145
  146. 146
  147. 147
  148. 148
  149. 149
  150. 150

Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 72 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Mulkin Sarki Mai Adalci

1. Ka koya wa sarki ya yi shari'aDa adalcinka, ya Allah,Ka kuma ba shi shari'arka,

2. Don ya yi mulkin jama'arka bisa kan shari'a,Ya kuma bi da mulki da adalci.

3. Ka sa ƙasar ta mori wadatarta,Ka sa al'ummar ta san adalci.

4. Ka sa sarki ya yi wa talakawa shari'ar gaskiya,Ya taimaki waɗanda suke da bukata,Ya kuma hukunta azzalumai!

5. Ka sa su girmama kaMuddin rana tana haskakawa,Muddin wata yana ba da haske dukan lokaci.

6. Ka sa sarki ya zama kamar ruwan sama a gonaki,Ya zama kamar yayyafi a bisa ƙasa.

7. Ka sa adalci ya bunƙasa a zamaninsa,Wadata ta dawwama muddin wata na haskakawa.

8. Mulkinsa ya kai daga teku zuwa teku,Daga Kogin Yufiretis, har zuwa iyakar duniya.

9. Kabilan hamada za su durƙusa a gabansa,Abokan gābansa za su kwanta warwar a cikin ƙura.

10. Sarakunan Esbanya da na tsibirai,Za su ba shi kyautai,Sarakunan Arabiya da na HabashaZa su kawo masa kyautai.

11. Dukan sarakuna za su durƙusa a gabansa,Dukan sauran al'umma za su bauta masa!

12. Yakan ceci matalauta waɗanda suka yi kira gare shi,Da waɗanda suke da bukata,Da waɗanda ba a kula da su.

13. Yakan ji tausayin gajiyayyu da matalauta,Yakan ceci rayukan waɗanda suke da bukata.

14. Yakan cece su daga zalunci da kama-karya,Rayukansu suna da daraja a gare shi.

15. Ran sarki yă daɗe!Da ma a ba shi zinariya daga Arabiya,Da ma a yi masa addu'a dukan lokaci,Allah ya sa masa albarka kullum!

16. Da ma a sami hatsi mai yawa a ƙasar,Da ma amfanin gona yă cika tuddan,Yă yi yawa kamar itatuwan al'ul na Lebanon,Da ma birane su cika da mutane,Kamar ciyayin da suke girma a sauruka.

17. Da ma a yi ta tunawa da sunansa har abada,Da ma shahararsa ta ɗore muddin rana tana haskakawa.Da ma dukan sauran al'umma su yabi sarkin,Dukan jama'a su roƙi Allah yă sa musu albarka,Kamar yadda ya sa wa sarki albarka.

18. Ku yabi Ubangiji, Allah na Isra'ila,Wanda shi kaɗai ne yake aikata al'amuran nan masu banmamaki!

19. Ku yabi sunansa mai daraja har abada,Allah ya sa ɗaukakarsa ta cika dukan duniya!Amin! Amin!