Surori

  1. 1
  2. 2
  3. 3
  4. 4
  5. 5
  6. 6
  7. 7
  8. 8
  9. 9
  10. 10
  11. 11
  12. 12
  13. 13
  14. 14
  15. 15
  16. 16
  17. 17
  18. 18
  19. 19
  20. 20
  21. 21
  22. 22
  23. 23
  24. 24
  25. 25
  26. 26
  27. 27
  28. 28
  29. 29
  30. 30
  31. 31
  32. 32
  33. 33
  34. 34
  35. 35
  36. 36
  37. 37
  38. 38
  39. 39
  40. 40
  41. 41
  42. 42
  43. 43
  44. 44
  45. 45
  46. 46
  47. 47
  48. 48
  49. 49
  50. 50
  51. 51
  52. 52
  53. 53
  54. 54
  55. 55
  56. 56
  57. 57
  58. 58
  59. 59
  60. 60
  61. 61
  62. 62
  63. 63
  64. 64
  65. 65
  66. 66
  67. 67
  68. 68
  69. 69
  70. 70
  71. 71
  72. 72
  73. 73
  74. 74
  75. 75
  76. 76
  77. 77
  78. 78
  79. 79
  80. 80
  81. 81
  82. 82
  83. 83
  84. 84
  85. 85
  86. 86
  87. 87
  88. 88
  89. 89
  90. 90
  91. 91
  92. 92
  93. 93
  94. 94
  95. 95
  96. 96
  97. 97
  98. 98
  99. 99
  100. 100
  101. 101
  102. 102
  103. 103
  104. 104
  105. 105
  106. 106
  107. 107
  108. 108
  109. 109
  110. 110
  111. 111
  112. 112
  113. 113
  114. 114
  115. 115
  116. 116
  117. 117
  118. 118
  119. 119
  120. 120
  121. 121
  122. 122
  123. 123
  124. 124
  125. 125
  126. 126
  127. 127
  128. 128
  129. 129
  130. 130
  131. 131
  132. 132
  133. 133
  134. 134
  135. 135
  136. 136
  137. 137
  138. 138
  139. 139
  140. 140
  141. 141
  142. 142
  143. 143
  144. 144
  145. 145
  146. 146
  147. 147
  148. 148
  149. 149
  150. 150

Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 132 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Yabo saboda Tsattsarkan Wuri

1. Ya Ubangiji, kada ka manta da DawudaDa dukan irin aikin da ya yi.

2. Ka tuna, ya Ubangiji, da alkawarin da ya yi,Da rantsuwar da ya yi maka, ya Maɗaukaki, Allah na Isra'ila,

3. “Ba zan tafi gida ko in kwanta ba,

4. Ba zan huta, ko in yi barci ba,

5. Sai sa'ad da na shirya wa Ubangiji wuri,Wato Haikali domin Maɗaukaki, Allah na Isra'ila.”

6. Mun ji labari akwatin alkawari yana Baitalami,Amma muka same shi a kurmi.

7. Muka ce, “Bari mu tafi Haikalin Ubangiji,Mu yi sujada a gaban kursiyinsa!”

8. Ka zo wurin hutawarka, ya Ubangiji,Tare da akwatin alkawari,Alama ce ta ikonka.

9. Ka suturta firistoci da adalci,Ka sa dukan jama'arka su yi sowa ta farin ciki!

10. Ka yi wa bawanka Dawuda alkawari,Kada ka rabu da zaɓaɓɓen sarkinka, ya Ubangiji!

11. Ka yi wa Dawuda muhimmin alkawari,Ba kuwa za ka ta da alkawarin ba.Ka ce, “Za naɗa ɗaya daga cikin 'ya'yanka maza yă zama sarki,Zai yi mulki a bayanka.

12. Idan 'ya'yanka maza za su amince da alkawarina,Da umarnan da na yi musu,'Ya'yansu maza kuma za su bi bayanka su zama sarakuna,A dukan lokaci.”

13. Ubangiji ya yaɓi Sihiyona,A can yake so ya gina Haikalinsa, ya ce,

14. “A nan zan zauna har abada.A nan kuma nake so in yi mulki.

15. Zan tanada wa Sihiyona dukan abin da take bukata a yalwace,Zan ƙosar da matalautanta da abinci.

16. Zan sa firistocinta su yi shela,Cewa ina yin ceto,Jama'ata kuma za su raira waƙa,Suna sowa don farin ciki.

17. A nan ne zan naɗa ɗaya daga cikin zuriyar DawudaYake zama babban sarki,A nan ne kuma zan wanzar daMulkin zaɓaɓɓen sarkina.

18. Zan sa maƙiyansa su sha kunya,Amma mulkinsa zai arzuta.Ya kuma kahu.”