Surori

  1. 1
  2. 2
  3. 3
  4. 4
  5. 5
  6. 6
  7. 7
  8. 8
  9. 9
  10. 10
  11. 11
  12. 12
  13. 13
  14. 14
  15. 15
  16. 16
  17. 17
  18. 18
  19. 19
  20. 20
  21. 21
  22. 22
  23. 23
  24. 24
  25. 25
  26. 26
  27. 27
  28. 28
  29. 29
  30. 30
  31. 31
  32. 32
  33. 33
  34. 34
  35. 35
  36. 36
  37. 37
  38. 38
  39. 39
  40. 40
  41. 41
  42. 42
  43. 43
  44. 44
  45. 45
  46. 46
  47. 47
  48. 48
  49. 49
  50. 50
  51. 51
  52. 52
  53. 53
  54. 54
  55. 55
  56. 56
  57. 57
  58. 58
  59. 59
  60. 60
  61. 61
  62. 62
  63. 63
  64. 64
  65. 65
  66. 66
  67. 67
  68. 68
  69. 69
  70. 70
  71. 71
  72. 72
  73. 73
  74. 74
  75. 75
  76. 76
  77. 77
  78. 78
  79. 79
  80. 80
  81. 81
  82. 82
  83. 83
  84. 84
  85. 85
  86. 86
  87. 87
  88. 88
  89. 89
  90. 90
  91. 91
  92. 92
  93. 93
  94. 94
  95. 95
  96. 96
  97. 97
  98. 98
  99. 99
  100. 100
  101. 101
  102. 102
  103. 103
  104. 104
  105. 105
  106. 106
  107. 107
  108. 108
  109. 109
  110. 110
  111. 111
  112. 112
  113. 113
  114. 114
  115. 115
  116. 116
  117. 117
  118. 118
  119. 119
  120. 120
  121. 121
  122. 122
  123. 123
  124. 124
  125. 125
  126. 126
  127. 127
  128. 128
  129. 129
  130. 130
  131. 131
  132. 132
  133. 133
  134. 134
  135. 135
  136. 136
  137. 137
  138. 138
  139. 139
  140. 140
  141. 141
  142. 142
  143. 143
  144. 144
  145. 145
  146. 146
  147. 147
  148. 148
  149. 149
  150. 150

Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 112 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Wadatar Mai Tsoron Allah

1. Yabo ya tabbata ga Ubangiji!Mai farin ciki ne mutumin da yake tsoron Ubangiji,Mai farin ciki ne shi wanda yake jin daɗin yin biyayya da umarnansa.

2. 'Ya'yansa za su zama manyan ƙasar,Zuriyar mutumin kirki za ta yi albarka.

3. Iyalinsa za su zama attajirai masu dukiya,Adalcinsa zai tabbata har abada.

4. Haske yakan haskaka wa mutanen kirki a cikin duhu,Da waɗanda suke yin alheri, da jinƙai, da gaskiya.

5. Mai farin ciki ne mutumin da yakan ba da rance hannu sake,Wato wanda yake yin harkarsa da gaskiya.

6. Mutumin kirki ba zai kāsa ba daɗai,Ba za a taɓa mantawa da shi ba.

7. Ba ya tsoron jin mugun labari,Bangaskiyarsa tana da ƙarfi,Ga Ubangiji yake dogara.

8. Ba shi da damuwa ko tsoro,Ya tabbata zai ga faɗuwar maƙiyansa.

9. Yakan bayar ga matalauta hannu sake,Alherinsa kuwa dawwamamme ne.Zai zama mai iko wanda ake girmamawa.

10. Sa'ad da mugaye suka ga wannan,Sai suka tunzura, suka harare shi da fushi, suka ɓace,Sa zuciyarsu ta ƙare har abada.