Surori

  1. 1
  2. 2
  3. 3
  4. 4
  5. 5
  6. 6
  7. 7
  8. 8
  9. 9
  10. 10
  11. 11
  12. 12
  13. 13
  14. 14
  15. 15
  16. 16
  17. 17
  18. 18
  19. 19
  20. 20
  21. 21
  22. 22
  23. 23
  24. 24
  25. 25
  26. 26
  27. 27
  28. 28
  29. 29
  30. 30
  31. 31
  32. 32
  33. 33
  34. 34
  35. 35
  36. 36
  37. 37
  38. 38
  39. 39
  40. 40
  41. 41
  42. 42
  43. 43
  44. 44
  45. 45
  46. 46
  47. 47
  48. 48
  49. 49
  50. 50
  51. 51
  52. 52
  53. 53
  54. 54
  55. 55
  56. 56
  57. 57
  58. 58
  59. 59
  60. 60
  61. 61
  62. 62
  63. 63
  64. 64
  65. 65
  66. 66
  67. 67
  68. 68
  69. 69
  70. 70
  71. 71
  72. 72
  73. 73
  74. 74
  75. 75
  76. 76
  77. 77
  78. 78
  79. 79
  80. 80
  81. 81
  82. 82
  83. 83
  84. 84
  85. 85
  86. 86
  87. 87
  88. 88
  89. 89
  90. 90
  91. 91
  92. 92
  93. 93
  94. 94
  95. 95
  96. 96
  97. 97
  98. 98
  99. 99
  100. 100
  101. 101
  102. 102
  103. 103
  104. 104
  105. 105
  106. 106
  107. 107
  108. 108
  109. 109
  110. 110
  111. 111
  112. 112
  113. 113
  114. 114
  115. 115
  116. 116
  117. 117
  118. 118
  119. 119
  120. 120
  121. 121
  122. 122
  123. 123
  124. 124
  125. 125
  126. 126
  127. 127
  128. 128
  129. 129
  130. 130
  131. 131
  132. 132
  133. 133
  134. 134
  135. 135
  136. 136
  137. 137
  138. 138
  139. 139
  140. 140
  141. 141
  142. 142
  143. 143
  144. 144
  145. 145
  146. 146
  147. 147
  148. 148
  149. 149
  150. 150

Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 85 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Addu'a don Lafiyar Al'ummar

1. Ya Ubangiji, ka yi wa ƙasarka alheri,Ka sāke arzuta Isra'ila kuma.

2. Ka gafarta wa jama'arka zunubansu,Ka kuwa gafarta musu dukan kuskurensu,

3. Ka daina yin fushi da su,Ka kuwa kawar da zafin fushinka.

4. Ka komo da mu, ya Allah Mai Cetonmu,Ka daina jin haushinmu!

5. Za ka yi fushi da mu har abada?Ba za ka taɓa hucewa ba?

6. Ka daɗa mana ƙarfi, ka yarda ka sabunta ƙarfinmu,Mu kuwa, jama'arka, za mu yabe ka.

7. Ka ƙaunace mu da madawwamiyar ƙaunarka, ya Ubangiji,Ka taimake mu da cetonka.

8. Ina kasa kunne ga abin da Ubangiji Allah yake cewa,Mu da muke mutanensa, ya alkawarta mana salama,Idan ba mu koma kan al'amuranmu na wauta ba.

9. Hakika a shirye yake yă ceci waɗanda suke girmama shi,Kasancewarsa a ƙasar, ceto ne ga ƙasar.

10. Ƙauna da aminci za su sadu wuri ɗaya,Adalci da salama za su gamu.

11. Amincin mutum zai yunƙura daga duniya, yă nufi sama.Adalcin Allah kuwa zai dubo daga Sama.

12. Ubangiji zai arzuta mu,Ƙasarmu kuwa za ta ba da amfanin gona mai yawa.

13. Adalci zai yi tafiya a gaban Ubangiji,Yă shirya masa tafarki.