Surori

  1. 1
  2. 2
  3. 3
  4. 4
  5. 5
  6. 6
  7. 7
  8. 8
  9. 9
  10. 10
  11. 11
  12. 12
  13. 13
  14. 14
  15. 15
  16. 16
  17. 17
  18. 18
  19. 19
  20. 20
  21. 21
  22. 22
  23. 23
  24. 24
  25. 25
  26. 26
  27. 27
  28. 28
  29. 29
  30. 30
  31. 31
  32. 32
  33. 33
  34. 34
  35. 35
  36. 36
  37. 37
  38. 38
  39. 39
  40. 40
  41. 41
  42. 42
  43. 43
  44. 44
  45. 45
  46. 46
  47. 47
  48. 48
  49. 49
  50. 50
  51. 51
  52. 52
  53. 53
  54. 54
  55. 55
  56. 56
  57. 57
  58. 58
  59. 59
  60. 60
  61. 61
  62. 62
  63. 63
  64. 64
  65. 65
  66. 66
  67. 67
  68. 68
  69. 69
  70. 70
  71. 71
  72. 72
  73. 73
  74. 74
  75. 75
  76. 76
  77. 77
  78. 78
  79. 79
  80. 80
  81. 81
  82. 82
  83. 83
  84. 84
  85. 85
  86. 86
  87. 87
  88. 88
  89. 89
  90. 90
  91. 91
  92. 92
  93. 93
  94. 94
  95. 95
  96. 96
  97. 97
  98. 98
  99. 99
  100. 100
  101. 101
  102. 102
  103. 103
  104. 104
  105. 105
  106. 106
  107. 107
  108. 108
  109. 109
  110. 110
  111. 111
  112. 112
  113. 113
  114. 114
  115. 115
  116. 116
  117. 117
  118. 118
  119. 119
  120. 120
  121. 121
  122. 122
  123. 123
  124. 124
  125. 125
  126. 126
  127. 127
  128. 128
  129. 129
  130. 130
  131. 131
  132. 132
  133. 133
  134. 134
  135. 135
  136. 136
  137. 137
  138. 138
  139. 139
  140. 140
  141. 141
  142. 142
  143. 143
  144. 144
  145. 145
  146. 146
  147. 147
  148. 148
  149. 149
  150. 150

Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 145 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Waƙar Yabon Allah domin Alherinsa da Ikonsa

1. Zan yi shelar girmanka, ya Allahna, Sarkina,Zan yi maka godiya har abada abadin.

2. Kowace rana zan yi maka godiya,Zan yabe ka har abada abadin.

3. Ubangiji mai girma ne, dole ne a fifita yabonsa,Girmansa ya fi ƙarfin ganewa.

4. Za a yabi abin da ka aikata daga tsara zuwa tsara,Za su yi shelar manya manyan ayyukanka.

5. Mutane za su yi magana a kan darajarka da ɗaukakarka,Ni kuwa zan yi ta tunani a kan ayyukanka masu banmamaki.

6. Mutane za su yi magana a kan manya manyan ayyukanka,Ni kuwa zan yi shelar girmanka.

7. Za su ba da labarin girmanka duka,Su kuma raira waƙa a kan alherinka.

8. Ubangiji mai ƙauna ne, mai jinƙai, mai jinkirin fushi,Cike da madawwamiyar ƙauna.

9. Shi mai alheri ne ga kowa,Yana juyayin dukan abin da ya halitta.

10. Ya Ubangiji, talikanka duka za su yabe ka,Jama'arka kuma za su yi maka godiya!

11. Za su yi maganar darajar mulkinka,Su ba da labarin ikonka,

12. Domin haka dukan mutane za su san manyan ayyukanka,Da kuma darajar ɗaukakar mulkinka.

13. Mulkinka, madawwamin mulki ne,Sarki ne kai har abada.

14. Ubangiji, yakan taimaki dukan waɗanda yake shan wahala,Yakan ta da waɗanda aka wulakanta.

15. Dukan masu rai suna sa zuciya gare shi,Yana ba su abinci a lokacin da suke bukata,

16. Yana kuwa ba su isasshe,Yakan biya bukatarsu duka.

17. Ubangiji mai adalci ne a abin da yake yi duka,Mai jinƙai ne a ayyukansa duka.

18. Yana kusa da dukan waɗanda suke kira gare shi,Waɗanda suke kiransa da zuciya ɗaya.

19. Yakan biya bukatar dukan waɗanda suke tsoronsa,Yakan ji kukansu, ya cece su.

20. Yakan kiyaye dukan waɗanda suke ƙaunarsa,Amma zai hallaka mugaye duka.

21. A kullum zan yabi Ubangiji,Bari talikai duka su yabi sunansa mai tsarki har abada!