Surori

  1. 1
  2. 2
  3. 3
  4. 4
  5. 5
  6. 6
  7. 7
  8. 8
  9. 9
  10. 10
  11. 11
  12. 12
  13. 13
  14. 14
  15. 15
  16. 16
  17. 17
  18. 18
  19. 19
  20. 20
  21. 21
  22. 22
  23. 23
  24. 24
  25. 25
  26. 26
  27. 27
  28. 28
  29. 29
  30. 30
  31. 31
  32. 32
  33. 33
  34. 34
  35. 35
  36. 36
  37. 37
  38. 38
  39. 39
  40. 40
  41. 41
  42. 42
  43. 43
  44. 44
  45. 45
  46. 46
  47. 47
  48. 48
  49. 49
  50. 50
  51. 51
  52. 52
  53. 53
  54. 54
  55. 55
  56. 56
  57. 57
  58. 58
  59. 59
  60. 60
  61. 61
  62. 62
  63. 63
  64. 64
  65. 65
  66. 66
  67. 67
  68. 68
  69. 69
  70. 70
  71. 71
  72. 72
  73. 73
  74. 74
  75. 75
  76. 76
  77. 77
  78. 78
  79. 79
  80. 80
  81. 81
  82. 82
  83. 83
  84. 84
  85. 85
  86. 86
  87. 87
  88. 88
  89. 89
  90. 90
  91. 91
  92. 92
  93. 93
  94. 94
  95. 95
  96. 96
  97. 97
  98. 98
  99. 99
  100. 100
  101. 101
  102. 102
  103. 103
  104. 104
  105. 105
  106. 106
  107. 107
  108. 108
  109. 109
  110. 110
  111. 111
  112. 112
  113. 113
  114. 114
  115. 115
  116. 116
  117. 117
  118. 118
  119. 119
  120. 120
  121. 121
  122. 122
  123. 123
  124. 124
  125. 125
  126. 126
  127. 127
  128. 128
  129. 129
  130. 130
  131. 131
  132. 132
  133. 133
  134. 134
  135. 135
  136. 136
  137. 137
  138. 138
  139. 139
  140. 140
  141. 141
  142. 142
  143. 143
  144. 144
  145. 145
  146. 146
  147. 147
  148. 148
  149. 149
  150. 150

Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 58 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Addu'a domin A Hukunta Mugaye

1. Hakika za ku yanka daidai, ku manya?Za ku shara'anta wa mutane daidai?

2. A'a, tunanin muguntar da za ku aikata kaɗai kuke yi,Kuna aikata laifofin ta da hargitsi a ƙasar.

3. Mugaye, laifi suke yi dukan kwanakinsu,Tun daga ranar da aka haife su suke ta faɗar ƙarya.

4. Cike suke da dafi kamar macizai,Sukan toshe kunnuwansu kamar kuraman gamsheƙa,

5. Wanda ba ya jin muryar gardi,Ko kuma waƙar gwanin sihiri.

6. Ka kakkarya haƙoransu, ya Allah,Ka ciccire fiƙoƙin waɗannan zakoki masu zafin rai, ya Ubangiji!

7. Bari su ɓace kamar ruwan da ya tsanye,Bari a murtsuke su kamar ciyayi a hanya.

8. Bari su zama kamar katantanwu waɗanda sukan narke su yi yauƙi,Allah ya sa su zama kamar jinjirin da aka haifa matacce.Wanda bai taɓa ganin hasken rana ba.

9. Kafin tukunya ta ji zafin wuta,Da zafin fushi, Allah zai watsar da su tun suna da rai.

10. Adalai za su yi murna sa'ad da suka ga an hukunta masu zunubi,Za su wanke ƙafafunsu cikin jinin mugaye.

11. Mutane za su ce, “Hakika an sāka wa adalai,Hakika akwai Allah wanda yake shara'anta duniya!”