Surori

  1. 1
  2. 2
  3. 3
  4. 4
  5. 5
  6. 6
  7. 7
  8. 8
  9. 9
  10. 10
  11. 11
  12. 12
  13. 13
  14. 14
  15. 15
  16. 16
  17. 17
  18. 18
  19. 19
  20. 20
  21. 21
  22. 22
  23. 23
  24. 24
  25. 25
  26. 26
  27. 27
  28. 28
  29. 29
  30. 30
  31. 31
  32. 32
  33. 33
  34. 34
  35. 35
  36. 36
  37. 37
  38. 38
  39. 39
  40. 40
  41. 41
  42. 42
  43. 43
  44. 44
  45. 45
  46. 46
  47. 47
  48. 48
  49. 49
  50. 50
  51. 51
  52. 52
  53. 53
  54. 54
  55. 55
  56. 56
  57. 57
  58. 58
  59. 59
  60. 60
  61. 61
  62. 62
  63. 63
  64. 64
  65. 65
  66. 66
  67. 67
  68. 68
  69. 69
  70. 70
  71. 71
  72. 72
  73. 73
  74. 74
  75. 75
  76. 76
  77. 77
  78. 78
  79. 79
  80. 80
  81. 81
  82. 82
  83. 83
  84. 84
  85. 85
  86. 86
  87. 87
  88. 88
  89. 89
  90. 90
  91. 91
  92. 92
  93. 93
  94. 94
  95. 95
  96. 96
  97. 97
  98. 98
  99. 99
  100. 100
  101. 101
  102. 102
  103. 103
  104. 104
  105. 105
  106. 106
  107. 107
  108. 108
  109. 109
  110. 110
  111. 111
  112. 112
  113. 113
  114. 114
  115. 115
  116. 116
  117. 117
  118. 118
  119. 119
  120. 120
  121. 121
  122. 122
  123. 123
  124. 124
  125. 125
  126. 126
  127. 127
  128. 128
  129. 129
  130. 130
  131. 131
  132. 132
  133. 133
  134. 134
  135. 135
  136. 136
  137. 137
  138. 138
  139. 139
  140. 140
  141. 141
  142. 142
  143. 143
  144. 144
  145. 145
  146. 146
  147. 147
  148. 148
  149. 149
  150. 150

Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 20 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Addu'ar Neman Nasara

1. Ubangiji ya amsa maka a ranar wahala!Allah na Yakubu ya kiyaye ka!

2. Ya aiko maka da taimako daga Haikalinsa,Ya kawo maka gudunmawa daga Sihiyona.

3. Ya karɓi hadayunka,Ya kuma ji daɗin dukan sadakokinka.

4. Ya ba ka abin da kake bukata,Ya sa dukan shirye-shiryenka su yi nasara.

5. Mu kuma, sai mu yi sowa ta farin ciki saboda ka ci nasara,Mu yi bikin cin nasara da ka yi,Da yabon Ubangiji Allahnmu.Allah ya amsa dukan roƙe-roƙenka!

6. Yanzu dai na sani Ubangiji yakan ba da nasara ga zaɓaɓɓen sarkinsa,Yakan amsa masa daga samaniyarsa mai tsarki,Da ikonsa mai girma yakan sa shi yă yi nasara.

7. Waɗansu ga karusan yaƙinsu suke dogara,Waɗansu kuwa ga dawakansu,Amma mu, ga ikon Ubangiji Allahnmu muke dogara!

8. Za su yi tuntuɓe su fāɗi,Amma mu za mu tashi mu tsaya daram!

9. Ka ba sarki nasara, ya Ubangiji,Ubangiji zai amsa mana sa'ad da muka yi kira.