Surori

  1. 1
  2. 2
  3. 3
  4. 4
  5. 5
  6. 6
  7. 7
  8. 8
  9. 9
  10. 10
  11. 11
  12. 12
  13. 13
  14. 14
  15. 15
  16. 16
  17. 17
  18. 18
  19. 19
  20. 20
  21. 21
  22. 22
  23. 23
  24. 24
  25. 25
  26. 26
  27. 27
  28. 28
  29. 29
  30. 30
  31. 31
  32. 32
  33. 33
  34. 34
  35. 35
  36. 36
  37. 37
  38. 38
  39. 39
  40. 40
  41. 41
  42. 42
  43. 43
  44. 44
  45. 45
  46. 46
  47. 47
  48. 48
  49. 49
  50. 50
  51. 51
  52. 52
  53. 53
  54. 54
  55. 55
  56. 56
  57. 57
  58. 58
  59. 59
  60. 60
  61. 61
  62. 62
  63. 63
  64. 64
  65. 65
  66. 66
  67. 67
  68. 68
  69. 69
  70. 70
  71. 71
  72. 72
  73. 73
  74. 74
  75. 75
  76. 76
  77. 77
  78. 78
  79. 79
  80. 80
  81. 81
  82. 82
  83. 83
  84. 84
  85. 85
  86. 86
  87. 87
  88. 88
  89. 89
  90. 90
  91. 91
  92. 92
  93. 93
  94. 94
  95. 95
  96. 96
  97. 97
  98. 98
  99. 99
  100. 100
  101. 101
  102. 102
  103. 103
  104. 104
  105. 105
  106. 106
  107. 107
  108. 108
  109. 109
  110. 110
  111. 111
  112. 112
  113. 113
  114. 114
  115. 115
  116. 116
  117. 117
  118. 118
  119. 119
  120. 120
  121. 121
  122. 122
  123. 123
  124. 124
  125. 125
  126. 126
  127. 127
  128. 128
  129. 129
  130. 130
  131. 131
  132. 132
  133. 133
  134. 134
  135. 135
  136. 136
  137. 137
  138. 138
  139. 139
  140. 140
  141. 141
  142. 142
  143. 143
  144. 144
  145. 145
  146. 146
  147. 147
  148. 148
  149. 149
  150. 150

Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 41 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Addu'ar Roƙon Warkewa

1. Mai farin ciki ne wanda yake kula da matalauta,Ubangiji zai taimake shi sa'ad da yake shan wahala.

2. Ubangiji zai kiyaye shi, yă keɓe ransa.Ubangiji zai sa yă ji daɗi a ƙasar,Ba zai bar shi a hannun magabtansa ba.

3. Ubangiji zai taimake shi sa'ad da yake ciwoYa mayar masa da lafiyarsa.

4. Na ce, “Na yi maka zunubi, ya Ubangiji,Ka yi mini jinƙai ka warkar da ni!”

5. Magabtana suna mugayen maganganu a kaina,Suna cewa, “Yaushe ne zai mutu a manta da shi?”

6. Masu zuwa su gaishe ni ba da zuciya ɗaya suke zuwa ba,Sukan tattara duk mugun labari a kainaSa'an nan su je su yi ta bazawa ko'ina.

7. Maƙiyana duk suna raɗa da junansu a kaina,Sukan ɗauka na fi kowa mugunta.

8. Suna cewa, “Yana ciwon ajali,Ba zai taɓa tashi daga gadonsa ba.”

9. Har da shaƙiƙin abokina,Wanda na fi amincewa da shi.Wanda muke ci tare, ya juya yana gāba da ni.

10. Ka ji ƙaina ya Ubangiji, ka maido mini da lafiyata,Zan kuwa sāka wa magabtana!

11. Zan sani kana jin daɗina,Domin ba za su rinjaye ni ba,

12. Za ka taimake ni domin ina yin abin da yake daidai,Za ka sa ni a gabanka har abada.