Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Irm 14:16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Mutanen da suka yi wa annabci, za a jefar da su waje a kan titunan Urushalima, a karkashe su da yunwa da takobi, ba wanda zai binne su, da su, da matansu, da 'ya'yansu mata da maza. Zan sa muguntarsu ta koma kansu.

Karanta cikakken babi Irm 14

gani Irm 14:16 a cikin mahallin