Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Amos 9:11-15 Littafi Mai Tsarki (HAU)

11. “Wata rana zan sāke tayar da birninDawudaTankar yadda akan ta da gidan da yarushe.Zan gyara garunsa, in sāke mai dashi.Zan sāke gina shi in mai da shikamar yadda yake tun dā.

12. Ta haka jama'ar Isra'ila za ta cinasara bisa sauran ƙasar Edomwadda ta ragu,Da bisa dukan al'umman da a dā sunawa ne,”In ji Ubangiji, wanda zai saal'amarin ya auku.

13. Ubangiji ya ce, “Kwanaki sunazuwa,Sa'ad da girbi zai bi bayan huda nanda nan,Matsewar ruwan inabi kumaZa ta bi bayan shuka nan danan.Duwatsu za su zubo da ruwan inabimai zaƙi,Tuddai kuma su gudano da shi.

14. Zan komo da mutanena ƙasarsu,Za su giggina biranensu da sukarurrushe,Su zauna a cikinsu.Za su shuka gonakin inabi, su sharuwan inabin.Za su yi lambuna, su ci amfaninsu.

15. Zan dasa su a ƙasar da na ba su,Ba kuwa za a ƙara tumɓuke suba.”Ubangiji Allahnku ne ya faɗa.

Karanta cikakken babi Amos 9