Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Sam 16:2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sarki kuwa ya ce wa Ziba, “Me ya sa ka kawo abubuwan nan?”Ziba ya amsa, ya ce, “An kawo wa iyalin sarki jakuna su hau, da abinci, da 'ya'yan itace, domin samari su ci, ruwan inabi kuma domin waɗanda suke rafkewa a jejin su sha.”

Karanta cikakken babi 2 Sam 16

gani 2 Sam 16:2 a cikin mahallin