Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 50:21-23 Littafi Mai Tsarki (HAU)

21. Kun aikata waɗannan duka, ni kuwa ban ce kome ba,Saboda haka kuka zaci ni kamar ku nake.Amma yanzu zan tsauta muku,In bayyana muku al'amarin a fili.

22. “Ku ji wannan ku da kuke ƙyale ni,In ba haka ba zan hallaka ku,Ba wanda zai cece ku.

23. Wanda yake yin godiya a sa'ad da yake miƙa hadayarsa, yana girmama ni,Da wanda yake yi mini biyayya kuma, zan nuna masa cetona.”

Karanta cikakken babi Zab 50