Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

L. Kid 4:17-20 Littafi Mai Tsarki (HAU)

17. Sai Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,

18. “Kada ku bar zuriyar Kohat

19. ta hallaka ta wurin kusatar waɗannan tsarkakakkun abubuwa. Maganin abin, shi ne sai Haruna da 'ya'yansa maza, su shiga, su nuna wa kowannensu irin aikin da zai yi, da kayan da zai ɗauka.

20. Amma idan Kohatawa suka shiga alfarwar suka tarar firistoci suna shisshirya tsarkakakkun abubuwa don tashi, har dai in sun gani, to za su mutu.”

Karanta cikakken babi L. Kid 4