Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Josh 6:26 Littafi Mai Tsarki (HAU)

A lokacin nan Joshuwa ya yi musu magana da rantsuwa ya ce,“La'ananne ne mutum a gaban UbangijiWanda ya tashi don ya sāke gina birnin nan Yariko.A bakin ɗan farinsa zai kafa tushensa,A bakin autansa kuma zai gina ƙofofinsa.”

Karanta cikakken babi Josh 6

gani Josh 6:26 a cikin mahallin