Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ez 3:6-8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

6. ba wurin waɗansu mutane dabam waɗanda suke da baƙon harshe mai wuya ba, wato harshen da ba ka sani ba. Da na aike ka wurin irin mutanen nan da za su ji.

7. Amma mutanen Isra'ila ba za su ji ka ba, ba su kuwa da nufi su ji ni, gama suna da taurinkai da taurin zuciya.

8. Ga shi, na sa fuskarka da goshinka su zama da tauri kamar nasu.

Karanta cikakken babi Ez 3