Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Amos 2:3-8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

3. Zan kashe Sarkin Mowab dashugabannin ƙasar.”

4. Ubangiji ya ce,“Mutanen Yahuza sun ci gaba da yinzunubi.Hakika, zan hukunta su,Don sun raina koyarwata sun ƙibin umarnaina.Allolinsu na ƙarya waɗandakakanninsu suka bauta wa,Sun sa su su ratse daga hanya.

5. Saboda haka zan aukar da wuta akan YahuzaTa ƙone kagarar Urushalima.”

6. Ubangiji ya ce,“Mutanen Isra'ila sun ci gaba da yinzunubi.Hakika, zan hukunta su,Don sun sayar da salihai waɗandasuka kāsa biyan bashinsu.Sun kuma sayar da matalautaWaɗanda bashinsu bai kai ko kuɗinbi-shanu ba.

7. Sun tattake marasa ƙarfi dakāsassu,Suna tunkuɗe matalauta su wuce.Tsofaffi da samari sukan tafi wurinkaruwan Haikali.Ta haka suke ɓata sunana maitsarki.

8. A duk wuraren sujadarsu sukankwantaA bisa tufafin da suka karɓe jingina.A cikin Haikalin Allahnsu, sukan sharuwan inabiDa suka karɓo daga wurin waɗandasuke bi bashi.

Karanta cikakken babi Amos 2