Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Amos 1:6 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Ubangiji ya ce,“Mutanen Gaza sun ci gaba da yinzunubi.Hakika, zan hukunta su,Don sun kwashe al'umma duka, sunsayar wa mutanen Edom.

Karanta cikakken babi Amos 1

gani Amos 1:6 a cikin mahallin