Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Amos 1:2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Amos ya ce,“Ubangiji zai yi ruri daga Sihiyona,Muryarsa za ta yi tsawa dagaUrushalima.Da jin wannan, sai wuraren kiwo zasu bushe,Ƙwanƙolin Dutsen Karmel, da yakekore zai yi yaushi.”

Karanta cikakken babi Amos 1

gani Amos 1:2 a cikin mahallin