Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Tar 25:16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Yana magana ke nan, sai sarki ya ce masa, “Yaushe muka naɗa ka mai ba sarki shawara? Ka rufe baki! In kuwa ba haka ba in sa a kashe ka.”Sai annabin ya yi shiru, amma ya ce, “Na dai sani Allah ya riga ya shirya zai hallaka ka, saboda ka aikata wannan, ba ka kuma saurari shawarata ba.”

Karanta cikakken babi 2 Tar 25

gani 2 Tar 25:16 a cikin mahallin