Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Sar 2:4 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sa'an nan Iliya ya ce masa, “Elisha, ina roƙonka ka dakata a nan gama Ubangiji ya aike ni Yariko.”Amma Elisha ya ce, “Na rantse da Ubangiji da kuma kai kanka, ba zan rabu da kai ba.” Sai suka tafi Yariko.

Karanta cikakken babi 2 Sar 2

gani 2 Sar 2:4 a cikin mahallin