Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Rom 8:34-36 Littafi Mai Tsarki (HAU)

34. Wa zai hukunta su? Almasihu Yesu wanda ya mutu, ko kuwa a ce wanda ya tashi daga matattu, shi ne wanda yake zaune dama ga Allah, shi ne kuwa wanda yake roƙo saboda mu!

35. Wa zai iya raba mu da ƙaunar da Almasihu yake yi mana? Ƙunci ne? ko masifa? ko tsanani? ko yunwa? ko huntanci? ko hatsari? ko takobi?

36. Kamar yadda yake a rubuce cewa,“Saboda kai ne ake kashe mu yini zubur,An lasafta mu kamar tumakin yanka.”

Karanta cikakken babi Rom 8