Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Mat 4:2-5 Littafi Mai Tsarki (HAU)

2. Da ya yi azumi kwana arba'in ba dare ba rana, daga baya yunwa ta kama shi.

3. Sai Mai Gwadawar nan ya zo, ya ce masa, “In kai Ɗan Allah ne, ka umarci duwatsun nan su zama gurasa.”

4. Amma Yesu ya amsa ya ce, “A rubuce yake cewa,‘Ba da gurasa kaɗai mutum zai rayu ba,Sai dai da kowace maganar da yake fitowa daga wurin Allah.’ ”

5. Sa'an nan Iblis ya kai shi tsattsarkan birni, ya ɗora shi can kan tsororuwar Haikali,

Karanta cikakken babi Mat 4