Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Mar 2:17 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Da Yesu ya ji haka, ya ce musu, “Ai, lafiyayyu ba ruwansu da likita, sai dai marasa lafiya. Ba domin in kira masu adalci na zo ba, sai masu zunubi.”

Karanta cikakken babi Mar 2

gani Mar 2:17 a cikin mahallin