Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

1 Kor 5:11-13 Littafi Mai Tsarki (HAU)

11. Sai dai na rubuta muku ne, don kada ku yi cuɗanya da duk wanda ake kira ɗan'uwa, mai bi, in yana fasikanci, ko makwaɗaici, ko matsafi, ko mai zage-zage, ko mashayi, ko mazambaci, kada ku ko ci abinci da irin waɗannan.

12. Ina ruwana da hukunta waɗanda ba namu ba? Ba waɗanda suke a cikin Ikkilisiya za ku hukunta ba?

13. Allah ne yake hukunta waɗanda ba namu ba. Ku kori mugun nan daga cikinku.

Karanta cikakken babi 1 Kor 5