Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zak 10:6 Littafi Mai Tsarki (HAU)

“Zan sa jama'ar Yahuza ta yi ƙarfi,Zan ceci jama'ar Yusufu.Zan dawo da su domin ina jin tausayinsu.Za su zama kamar waɗanda ban taɓa ƙyale su ba,Gama ni Ubangiji Allahnsu ne,Zan amsa musu.

Karanta cikakken babi Zak 10

gani Zak 10:6 a cikin mahallin