Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 86:15-17 Littafi Mai Tsarki (HAU)

15. Ya Ubangiji, kai Allah ne mai jinƙai, mai ƙauna,Mai jinkirin fushi, kullum kai mai alheri ne, mai aminci.

16. Ka juyo gare ni, ka yi mini jinƙai,Ka ƙarfafa ni, ka cece ni,Gama ina bauta maka, kamar yadda mahaifiyata ta yi.

17. Ka nuna mini alherinka, ya Ubangiji,Sa'an nan su waɗanda suke ƙina za su sha kunya,Sa'ad da suka ga ka ta'azantar da ni,Ka kuma taimake ni.

Karanta cikakken babi Zab 86