13. Ina kuwa so jama'ata su kasa kunne gare ni,Su kuwa yi mini biyayya!
14. Da sai in kori abokan gābansu nan da nan,In yi nasara da dukan maƙiyansu.
15. Maƙiyana, za su sunkuya a gabana saboda tsoro,Hukuncinsu na har abada ne.
16. Zan ciyar da ku da kyakkyawar alkama,In ƙosar da ku da zuma.”