23. Ka tashi, ya Ubangiji! Me ya sa kake zama kamar mai barci?Ka tashi! Kada ka yashe mu har abada!
24. Me ya sa ka ɓuya mana?Kada ka manta da ƙuncinmu da wahalarmu!
25. Mun fāɗi, an turmushe mu a ƙasa,An bar mu kwance cikin ƙura.
26. Ka tashi ka taimake mu!Ka fanshe mu saboda madawwamiyar ƙaunarka!