Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 38:15-18 Littafi Mai Tsarki (HAU)

15. Na dogara gare ka, ya Ubangiji,Kai za ka amsa mini, ya Ubangiji Allahna.

16. Kada ka bar magabtana su yi murna saboda wahalata.Kada ka bar su su yi kirari a kan faɗuwata!

17. Ina gab da fāɗuwa,Ina cikin azaba kullum.

18. Na hurta zunubaina,Sun cika ni da taraddadi.

Karanta cikakken babi Zab 38