Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 32:8-10 Littafi Mai Tsarki (HAU)

8. Ubangiji ya ce, “Zan koya maka hanyar da za ka bi,Zan koya maka, in kuma ba ka shawara.

9. Kada ka zama wawa kamar doki ko alfadari,Wanda dole sai da linzami, da ragama za a sarrafa shi,Sa'an nan yă yi maka biyayya.”

10. Tilas ne mugu yă sha wahala,Amma masu dogara ga Ubangiji,Madawwamiyar ƙaunarsa tana kiyaye su.

Karanta cikakken babi Zab 32