Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 28:1-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Ina kira gare ka, ya Ubangiji mai kāre ni,Ka ji kukana!In kuwa ba ka amsa mini ba,Zan zama ɗaya daga cikin waɗanda suka gangara zuwa lahira.

2. Ka ji ni lokacin da na yi kuka gare ka neman taimako,Ina ɗaga hannuwana wajen tsattsarkan Haikalinka.

3. Kada ka kāshe ni tare da mugaye,Tare da masu aikata mugunta,Mutane waɗanda maganarsu kamar ta zumunci ce,Amma zukatansu cike suke da ƙiyayya.

Karanta cikakken babi Zab 28