Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Zab 20:1-5 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Ubangiji ya amsa maka a ranar wahala!Allah na Yakubu ya kiyaye ka!

2. Ya aiko maka da taimako daga Haikalinsa,Ya kawo maka gudunmawa daga Sihiyona.

3. Ya karɓi hadayunka,Ya kuma ji daɗin dukan sadakokinka.

4. Ya ba ka abin da kake bukata,Ya sa dukan shirye-shiryenka su yi nasara.

5. Mu kuma, sai mu yi sowa ta farin ciki saboda ka ci nasara,Mu yi bikin cin nasara da ka yi,Da yabon Ubangiji Allahnmu.Allah ya amsa dukan roƙe-roƙenka!

Karanta cikakken babi Zab 20