15. Ko da yake na horar da su, na ƙarfafa damatsansu,Duk da haka suna shirya mini maƙarƙashiya.
16. Sun juya mini baya, suna bin gunkin nan Ba'al.Suna kama da tankwararren baka.Za a kashe shugabanninsu da takobiSaboda maganganunsu na fariya.Za su zama abin ba'a a ƙasar Masar.”