18. Akwai wani Allah kamarka, mai yafemugunta,Mai kawar da laifin ringingādonsa?Ba ya riƙon fushi har abada, gamashi mai alheri ne.
19. Zai sāke jin juyayinmu,Ya tattake muguntarmu a ƙarƙashinƙafafunsa.Za ka jefar da zunubanmu a cikinzurfin teku.
20. Za ka nuna wa Yakubu aminci,Ga Ibrahim kuma madawwamiyarƙauna,Kamar yadda ka rantse wakakanninmuTun a zamanin dā.