Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

L. Mah 16:3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Amma Samson ya yi kwanciyarsa har tsakar dare. Sa'an nan ya tashi ya kama ƙyauren ƙofar birnin, da madogarai biyu na ƙofar, ya tumɓuke su. Ya saɓe su a kafaɗarsa, ya kai su kan dutsen da yake a gaban Hebron.

Karanta cikakken babi L. Mah 16

gani L. Mah 16:3 a cikin mahallin