Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

L. Kid 14:11 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Har yaushe mutanen nan za su raina ni? Har yaushe za su ƙi gaskata ni, ko da yake na aikata alamu a tsakiyarsu?

Karanta cikakken babi L. Kid 14

gani L. Kid 14:11 a cikin mahallin