Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Josh 19:47 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sa'ad da Danawa suka rasa karkararsu, suka tafi, suka yaƙi Leshem. Da suka ci ta, sai suka hallaka mutanenta da takobi, suka mallaki ƙasar, suka zauna a ciki. Suka kuma sa wa Leshem, sunan kakansu, wato Dan.

Karanta cikakken babi Josh 19

gani Josh 19:47 a cikin mahallin