Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Irm 23:7 Littafi Mai Tsarki (HAU)

“Saboda haka, ga shi, kwanaki suna zuwa, ni Ubangiji na faɗa, sa'ad da mutane ba za su ƙara cewa, ‘Na rantse da ran Ubangiji wanda ya fito da jama'ar Isra'ila daga cikin ƙasar Masar ba,’

Karanta cikakken babi Irm 23

gani Irm 23:7 a cikin mahallin