Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Fit 32:1 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Da mutane suka ga Musa ya yi jinkirin saukowa daga dutsen, sai suka taru wurin Haruna, suka ce masa, “Tashi, ka yi mana allahn da zai shugabance mu, gama ba mu san abin da ya faru da Musa ɗin wanda ya fisshe mu daga ƙasar Masar ba.”

Karanta cikakken babi Fit 32

gani Fit 32:1 a cikin mahallin