1. Isra'ilawa sun kai jejin Sina'i a farkon watan uku bayan fitowarsu daga ƙasar Masar.
2. Da suka tashi daga Refidim, suka shiga jejin Sina'i, sai suka yi zango gaban dutsen.
3. Musa kuwa ya hau bisa dutsen don ya sadu da Allah.Ubangiji ya kira shi daga kan dutsen, ya ce, “Abin da za ka faɗa wa gidan Yakubu, wato Isra'ilawa ke nan,