Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Far 36:39-43 Littafi Mai Tsarki (HAU)

39. Da Ba'al-hanan ɗan Akbor ya rasu, sai Hadad ya ci sarauta a bayansa, sunan birninsa Fau, sunan matarsa kuwa Mehetabel 'yar Matred, 'yar Mezahab.

40. Waɗannan su ne sunayen sarakunan Isuwa bisa ga dangoginsu da bisa ga wurin zamansu. Ga sunayensu, sarki Timna, da Alwa, da Yetet,

41. da Oholibama, da Ila, da Finon,

42. da Kenaz, da Teman, da Mibzar,

43. da Magdiyel, da Iram. Waɗannan su ne sarakunan Edom, (wato Isuwa ne kakan Edomawa) bisa ga wuraren zamansu a ƙasar mallakarsu.

Karanta cikakken babi Far 36