Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ez 9:8 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sa'ad da suke karkashewar, aka bar ni, ni kaɗai, sai na faɗi rubda ciki, na yi kuka, na ce, “Ya Ubangiji Allah za ka hallaka dukan sauran Isra'ilawa saboda zafin fushinka a kan Urushalima?”

Karanta cikakken babi Ez 9

gani Ez 9:8 a cikin mahallin