8. Za su jefar da kai cikin rami,Za ka mutu kamar waɗanda suka mutu a tsakiyar teku.
9. Har yanzu za ka ce kai allah ne a gaban waɗanda suke ji maka rauni, Ko da yake kai mutum ne kawai, ba Allah ba?
10. Za ka yi mutuwa irin ta kare ta hannun baƙi,Gama ni Ubangiji Allah na faɗa.’ ”