Dukan itatuwan jeji za su sani,Ni Ubangiji nakan sa manyan itatuwa su zama ƙanana,In sa ƙanana kuma su zama manya,In sa ɗanyen itace ya bushe,In sa busasshen itace kuma ya zama ɗanye, Ni Ubangiji na faɗa, zan kuwa aikata.”