Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ez 11:16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

“Domin haka, ka ce, ‘Ni Ubangiji Allah na ce, ko da yake na kai su nesa tsakanin al'ummai, na warwatsa su cikin ƙasashe, duk da haka na zama Haikali a gare su a ɗan lokaci, a ƙasashen da suka tafi.’

Karanta cikakken babi Ez 11

gani Ez 11:16 a cikin mahallin