Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Esta 6:13 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Da ya koma gida, sai ya faɗa wa Zeresh, matarsa, da dukan abokansa, duk abin da ya same shi. Sai mutanensa masu hikima da Zeresh, matarsa, suka ce masa, “Idan Mordekai, wanda ka fara faɗuwa a gabansa, in dai daga zuriyar Yahudawa yake, to, ba za ka yi nasara a kansa ba, amma hakika za ka fāɗi a gabansa.”

Karanta cikakken babi Esta 6

gani Esta 6:13 a cikin mahallin