Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ayu 24:1-4 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. “Me ya sa Allah bai tsai da ranar da zai yi shari'a ba?Me ya sa ba ya tsai da ranar adalci gaWaɗanda suka bauta masa?

2. Mugaye sukan ci iyaka,Don su ƙara yawan gonarsu.Sukan saci tumaki su zuba cikin garkunansu.

3. Sukan saci jakunan marayu,Su kama san gwauruwa,Su ce sai ta biya basusuwanta.

4. Sukan hana matalauta samun halaliyarsu,Sukan tilasta wa masu bukata su gudu su ɓuya.

Karanta cikakken babi Ayu 24