Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

Ayu 14:19-22 Littafi Mai Tsarki (HAU)

19. Ruwa zai zozaye duwatsu, su ragu,Ruwan sama mai ƙarfi zai kwashe jigawa,Kai ma ka bar mutane, ba su da sauran sa zuciya ko kaɗan.

20. Ka fi ƙarfin mutum, ka kore shi har abada,Fuskarsa ta rikiɗe sa'ad da ya mutu.

21. 'Ya'yansa maza za su sami girma,amma sam, ba zai sani ba,Sam, ba wanda zai faɗa masa sa'ad da aka kunyatar da su.

22. Ciwon jikinsa da ɓacin zuciyarsa kaɗai yake ji.”

Karanta cikakken babi Ayu 14