Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Tar 20:10 Littafi Mai Tsarki (HAU)

“Yanzu kuma ga mutanen Ammon, da na Mowab, da na Dutsen Seyir, waɗanda ka hana Isra'ilawa su kai musu yaƙi sa'ad da suka fito daga ƙasar Masar, su ne mutanen da Isra'ila suka ƙyale, ba su hallaka su ba.

Karanta cikakken babi 2 Tar 20

gani 2 Tar 20:10 a cikin mahallin