Tsohon Alkawari

Sabon Wasiya

2 Sar 5:16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Amma Elisha ya ce, “Na rantse da Ubangiji, wanda nake bauta masa, ba zan karɓi kome ba.”Ya yi ta roƙonsa ya karɓa, amma ya ƙi.

Karanta cikakken babi 2 Sar 5

gani 2 Sar 5:16 a cikin mahallin